Skip to content
Maimaitawar Shari’a 25:17-18

Maimaitawar Shari’a 25:17-18

17
Ku tuna da abin da Amalekawa suka yi muku a hanya, sa’ad da kuka fito Masar.
18
Yadda suka yi muku kwanto a hanya, suka fāɗa muku ta baya, suka karkashe waɗanda suka gaji tiɓis. Ba su ko ji tsoron Allah ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options