Skip to content
Maimaitawar Shari’a 24:1-3

Maimaitawar Shari’a 24:1-3

1
Idan mutum ya auri mata, daga baya ba tă gamshe shi ba domin ya gano wani abu marar kyau game da ita, ya ba ta takardar saki, ya kuma kore ta daga gidansa,
2
in bayan ta bar gidansa ta zama matar wani dabam,
3
sai mijinta na biyu ya ƙi ta, ya ba ta takardan saki, ya kore ta daga gidansa, ko kuwa ya mutu,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options