Skip to content
Maimaitawar Shari’a 22:13-15

Maimaitawar Shari’a 22:13-15

13
In mutum ya auri mace, bayan ya kwana da ita, sa’an nan ya ƙi ta
14
ya kuma zarge ta, ya ba ta mummunan suna, yana cewa, “Na auri wannan mata, amma sa’ad da na kusace ta, ban sami tabbaci cewa ita budurwa ba ce,”
15
sai mahaifin yarinyar da mahaifiyarta su kawo shaida cewa ita budurwa ce wa dattawan gari a ƙofar garin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options