Skip to content
Maimaitawar Shari’a 22:1-2

Maimaitawar Shari’a 22:1-2

1
In kun ga saniya ko tunkiyar ɗan’uwanku wadda ta ɓace, kada ku ƙyale ta, amma ku tabbata kun komar da ita gare shi.
2
In ɗan’uwan ba ya zama kusa da ku, ko kuwa ba ku san shi ba, sai ku kai ta gida ku ajiye ta sai ya zo nemanta. Sa’an nan ku ba shi ita.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options