Skip to content
Maimaitawar Shari’a 21:7-8

Maimaitawar Shari’a 21:7-8

7
za su kuma furta, “Hannuwanmu ba su zub da wannan jini ba, idanunmu kuma ba su ga an yi haka ba.
8
Karɓi wannan kafara saboda mutanenka Isra’ila, wanda ka fansar, ya Ubangiji, kada kuma ka ɗaura wa mutanenka alhakin jinin mutumin nan marar laifi.” Za a kuwa yi kafarar zub da jinin da aka yi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options