Skip to content
Maimaitawar Shari’a 20:3-4

Maimaitawar Shari’a 20:3-4

3
Zai ce, “Ku ji, ya Isra’ila, yau kuna gab da kama da abokan gābanku. Kada ku karai, ko ku ji tsoro; kada ku firgita, ko ku yi rawar jiki a gabansu.
4
Gama Ubangiji Allahnku, yana tafe tare da ku, zai yaƙi abokan gābanku dominku, yă ba ku nasara.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options