Skip to content
Maimaitawar Shari’a 18:18-19

Maimaitawar Shari’a 18:18-19

18
Zan tayar musu da wani annabi kamar ka daga cikin ’yan’uwansu; zan sa kalmomina a cikin bakinsa, zai kuma faɗa musu kome da na umarce shi.
19
Duk wanda bai saurari kalmomina da annabin nan yake magana da sunana ba, ni kaina zan nemi hakki a kan mutumin.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options