Skip to content
Maimaitawar Shari’a 18:1-2

Maimaitawar Shari’a 18:1-2

1
Firistocin da suke Lawiyawa, tabbatacce dukan kabilar Lawi, ba za su sami rabo ko gādo tare da Isra’ila ba. Za su yi rayuwa a kan hadayun da aka kawo wa Ubangiji da wuta ne, gama wannan ne gādonsu.
2
Ba za su sami gādo a cikin ’yan’uwansu ba; Ubangiji ne gādonsu, kamar yadda ya yi musu alkawari.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options