Skip to content
Maimaitawar Shari’a 12:18-19

Maimaitawar Shari’a 12:18-19

18
A maimakon haka, sai ku ci su a gaban Ubangiji Allahnku a wurin da Ubangiji Allahnku ya zaɓa, da ku da ’ya’yanku maza da mata, da bayinku maza da mata, da kuma Lawiyawa daga biranenku, ku kuwa yi farin ciki a gaban Ubangiji Allahnku a kowane abin da kuka sa hannunku.
19
Ku yi hankali, kada ku manta da Lawiyawa, muddin kuna zaune a ƙasarku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options