Skip to content
Daniyel 8:15-16

Daniyel 8:15-16

15
Yayinda ni, Daniyel, nake duban wahayi ina ƙoƙari in fahimce shi, sai ga wani a gabana wanda ya yi kama da mutum.
16
Sai na ji muryar wani mutum daga Ulai tana cewa, “Jibra’ilu, faɗa wa wannan mutum ma’anar wahayin.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options