Skip to content
Daniyel 2:20-21

Daniyel 2:20-21

20
Ya ce, “Yabo ya tabbata ga sunan Allah har abada abadin; hikima da iko nasa ne.
21
Yana sāke lokuta, yana tuɓe sarakuna yana kuma naɗa waɗansu. Yana ba da hikima ga masu hikima kuma ilimi ga masu basira.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options