Skip to content
Daniyel 1:15-16

Daniyel 1:15-16

15
A ƙarshen kwana goma sai aka ga fuskokinsu suna sheƙi, sun kuma yi ƙiba fiye da samarin da suke cin abinci irin na sarki.
16
Sai mai gadinsu ya janye abinci da ruwan inabi irin na sarki, ya ci gaba da ba su kayan lambu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options