Skip to content
Kolossiyawa 3:23-25

Kolossiyawa 3:23-25

23
Kome kuke yi, ku yi shi da dukan zuciyarku, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba ga mutum ba.
24
Kun san cewa zai ba ku gādo a matsayin ladanku. Ubangiji Kiristi ne fa kuke bauta wa.
25
Duk wanda ya yi laifi, za a sāka masa don laifinsa, babu sonkai.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options