Skip to content
Kolossiyawa 3:23-24

Kolossiyawa 3:23-24

23
Kome kuke yi, ku yi shi da dukan zuciyarku, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba ga mutum ba.
24
Kun san cewa zai ba ku gādo a matsayin ladanku. Ubangiji Kiristi ne fa kuke bauta wa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options