Skip to content
Kolossiyawa 3:1-2

Kolossiyawa 3:1-2

1
Da yake an tashe ku tare da Kiristi, sai ku sa zukatanku a kan abubuwan da suke sama, inda Kiristi yake zaune a hannun dama na Allah.
2
Ku sa hankulanku a kan abubuwan sama, ba kan abubuwan duniya ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options