Skip to content
Kolossiyawa 2:14-15

Kolossiyawa 2:14-15

14
Ya soke rubutacciyar doka tare da ƙa’idodinta, wadda take gāba da mu, take kuma hamayya da mu; ya kuma kawar da ta, ya kafe ta a kan gicciye.
15
Bayan ya ƙwace makaman ikoki da hukumomi, ya kunyata su a sarari, ya ci nasara a bisansu ta wurin gicciye.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options