Skip to content
Kolossiyawa 1:3-4

Kolossiyawa 1:3-4

3
Kullum muna gode wa Allah, Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, sa’ad da muke addu’a dominku.
4
Gama mun ji labarin bangaskiyarku a cikin Yesu Kiristi da kuma ƙaunar da kuke yi saboda dukan tsarkaka.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options