Skip to content
Kolossiyawa 1:21-22

Kolossiyawa 1:21-22

21
A dā kuna a ware da Allah, kuka kuma zama abokan gāba a cikin tunaninku saboda mugun halinku.
22
Amma Ɗansa ya zama mutum ya kuma mutu. Saboda haka Allah ya yi sulhu da ku, yanzu kuwa ya bar ku ku tsaya a gabansa da tsarki, marasa aibi, da kuma marasa abin zargi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options