Skip to content
Amos 1:3-5

Amos 1:3-5

3
Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Damaskus, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Domin sun ci zalunci Gileyad zalunci mai tsanani,
4
zan sa wuta a gidan Hazayel, da za tă ƙona kagarun Ben-Hadad.
5
Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus; zan hallaka sarkin da yake cikin Kwarin Awen da kuma mai riƙe da sandar mulkin Bet-Eden. Mutanen Aram za su je bauta a ƙasar Kir,” in ji Ubangiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options