Skip to content
Ayyukan Manzanni 9:5-6

Ayyukan Manzanni 9:5-6

5
Shawulu ya yi tambaya ya ce, “Wane ne kai, ya Ubangiji?” Ya amsa ya ce, “Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa.
6
Yanzu ka tashi ka shiga cikin birnin, za a kuma gaya maka abin da dole za ka yi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options