Skip to content
Ayyukan Manzanni 9:4-5

Ayyukan Manzanni 9:4-5

4
Sai ya fāɗi a ƙasa ya kuma ji wata murya ta ce masa, “Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mini?”
5
Shawulu ya yi tambaya ya ce, “Wane ne kai, ya Ubangiji?” Ya amsa ya ce, “Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options