Skip to content
Ayyukan Manzanni 8:20-21

Ayyukan Manzanni 8:20-21

20
Bitrus ya amsa ya ce, “Bari kuɗinka ya hallaka tare da kai, domin ka yi tsammani za ka iya saya kyautar Allah da kuɗi!
21
Ba ruwanka da wannan hidimar, domin zuciyarka ba daidai take a gaban Allah ba.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options