Skip to content
Ayyukan Manzanni 8:18-19

Ayyukan Manzanni 8:18-19

18
Sa’ad da Siman ya ga cewa ana ba da Ruhu ta wurin ɗibiya hannuwan manzannin, sai ya miƙa musu kuɗi,
19
ya ce, “Ni ma ku ba ni wannan iyawa don kowa na ɗibiya wa hannuwana yă karɓi Ruhu Mai Tsarki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options