Skip to content
Ayyukan Manzanni 7:15-16

Ayyukan Manzanni 7:15-16

15
Sai Yaƙub ya gangara zuwa Masar, inda shi da kuma kakanninmu suka mutu.
16
Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin ’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options