Skip to content
Ayyukan Manzanni 6:3-4

Ayyukan Manzanni 6:3-4

3
’Yan’uwa, ku zaɓi mutum bakwai daga cikinku waɗanda aka sani suna cike da Ruhu da kuma hikima. Mu kuwa za mu danƙa musu wannan aiki
4
mu kuwa mu mai da halinmu ga yin addu’a da kuma hidimar maganar Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options