Skip to content
Ayyukan Manzanni 5:7-8

Ayyukan Manzanni 5:7-8

7
Bayan kusan awa uku, sai matarsa ta shigo, ba da sanin abin da ya faru ba.
8
Bitrus ya tambaye ta ya ce, “Gaya mini, kuɗin da yake da Ananiyas kuka sayar da filin ke nan?” Ta ce, “I, haka ne muka sayar.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options