Skip to content
Ayyukan Manzanni 5:19-20

Ayyukan Manzanni 5:19-20

19
Amma da dare wani mala’ikan Ubangiji ya buɗe ƙofofin kurkukun ya fitar da su.
20
Ya ce, “Ku je ku tsaya a filin haikali ku sanar wa mutane cikakken saƙon wannan sabon rai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options