Skip to content
Ayyukan Manzanni 5:17-20

Ayyukan Manzanni 5:17-20

17
Sai babban firist da dukan abokan aikinsa, waɗanda suke na ƙungiyar Sadukiyawa suka cika da kishi.
18
Suka kama manzannin suka sa su a kurkukun da ake sa kowa da kowa.
19
Amma da dare wani mala’ikan Ubangiji ya buɗe ƙofofin kurkukun ya fitar da su.
20
Ya ce, “Ku je ku tsaya a filin haikali ku sanar wa mutane cikakken saƙon wannan sabon rai.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options