Skip to content
Ayyukan Manzanni 3:6-7

Ayyukan Manzanni 3:6-7

6
Sai Bitrus ya ce, “Azurfa ko zinariya ba ni da su, amma abin da nake da shi, shi zan ba ka. A cikin sunan Yesu Kiristi Banazare, ka yi tafiya.”
7
Ta wurin kama hannunsa na dama, ya taimake shi ya miƙe, nan take ƙafafu da idon sawun mutumin suka yi ƙarfi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options