Skip to content
Ayyukan Manzanni 3:20-21

Ayyukan Manzanni 3:20-21

20
don kuma ya iya aika da Kiristi, wanda aka naɗa tun dā saboda ku, Yesu ke nan.
21
Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options