Skip to content
Ayyukan Manzanni 3:2-3

Ayyukan Manzanni 3:2-3

2
To, sai ga wani da aka haifa gurgu ana ɗauke da shi zuwa ƙofar haikalin da ake kira Kyakkyawa, inda akan ajiye kowace rana, don yă yi bara daga masu shigowa cikin filayen haikali.
3
Da ya ga Bitrus da Yohanna suna gab da shiga, sai ya roƙe su kuɗi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options