Skip to content
Ayyukan Manzanni 28:1-2

Ayyukan Manzanni 28:1-2

1
Bayan da muka kai bakin tekun lafiya, sai muka tarar cewa sunan tsibirin Malta ne.
2
Mutanen tsibirin kuwa suka nuna mana babban alheri. Suka hura wuta suka marabce mu duka saboda ana ruwan sama da kuma sanyi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options