Skip to content
Ayyukan Manzanni 28:1-2

Ayyukan Manzanni 28:1-2

1
Bayan da muka kai bakin tekun lafiya, sai muka tarar cewa sunan tsibirin Malta ne.
2
Mutanen tsibirin kuwa suka nuna mana babban alheri. Suka hura wuta suka marabce mu duka saboda ana ruwan sama da kuma sanyi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options