Skip to content
Ayyukan Manzanni 26:30-31

Ayyukan Manzanni 26:30-31

30
Sai sarki ya tashi, haka kuma gwamna da Bernis da kuma waɗanda suke zaune tare da su.
31
Suka bar ɗakin, kuma yayinda suke magana da juna, sai suka ce, “Wannan mutum ba ya yin kome da ya isa kisa ko dauri.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options