Skip to content
Ayyukan Manzanni 26:27-29

Ayyukan Manzanni 26:27-29

27
Sarki Agiriffa ka gaskata da annabawa? Na san ka gaskata.”
28
Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “Kana tsammani cewa a cikin ɗan ƙanƙanin lokaci kana so ka mai da ni Kirista?”
29
Bulus ya amsa ya ce, “Ko a ɗan lokaci, ko a lokaci mai yawa, ina addu’a ga Allah cewa, ba kai kaɗai ba amma duk waɗanda suke saurare ni a yau su zama abin da nake, sai dai ban da sarƙoƙin nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options