Skip to content
Ayyukan Manzanni 25:4-5

Ayyukan Manzanni 25:4-5

4
Festus ya amsa ya ce, “Bulus yana tsare a Kaisariya, ni da kaina kuma zan je can ba da daɗewa ba.
5
Ku sa waɗansu daga cikin shugabanninku su tafi tare da ni su kawo ƙararsu a kan mutumin a can, in ya aikata wani laifi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options