Skip to content
Ayyukan Manzanni 25:26-27

Ayyukan Manzanni 25:26-27

26
Ba ni da wata tabbatacciyar maganar da zan rubuta wa Mai Girma game da shi. Saboda haka na kawo shi a gabanku duka, musamman a gabanka, Sarki Agiriffa, saboda a sakamakon wannan bincike zan iya samun abin da zan rubuta.
27
Don a ganina wauta ce a aika da ɗan kurkuku ba tare da an nuna zargin da ake yi a kansa ba.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options