Skip to content
Ayyukan Manzanni 24:26-27

Ayyukan Manzanni 24:26-27

26
A wani fanni yana sa rai cewa Bulus zai ba shi toshiyar baki, saboda haka ya yi ta aika a kira masa Bulus yă yi magana da shi.
27
Da shekaru biyu suka wuce, sai Forsiyus Festus, ya gāji Felis, amma domin Felis ya so yă biya wa Yahudawa bukata, sai ya bar Bulus a kurkuku.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options