Skip to content
Ayyukan Manzanni 23:16-17

Ayyukan Manzanni 23:16-17

16
Amma da ɗan ’yar’uwar Bulus ya ji wannan makirci, sai ya tafi cikin barikin soja ya gaya wa Bulus.
17
Sai Bulus ya kira ɗaya daga cikin jarumawan ya ce, “Ka kai wannan saurayi wurin shugaban ƙungiyar soja; yana da wani abin da zai faɗa masa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options