Skip to content
Ayyukan Manzanni 23:12-13

Ayyukan Manzanni 23:12-13

12
Kashegari, Yahudawa suka ƙulla makirci suka kuma yi rantsuwa cewa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe Bulus.
13
Fiye da mutane arba’in ne suka ƙulla wannan makirci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options