Skip to content
Ayyukan Manzanni 22:21-22

Ayyukan Manzanni 22:21-22

21
“Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’ ”
22
Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options