Skip to content
Ayyukan Manzanni 22:14-16

Ayyukan Manzanni 22:14-16

14
“Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
15
Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
16
Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options