Skip to content
Ayyukan Manzanni 21:17-20

Ayyukan Manzanni 21:17-20

17
Sa’ad da muka zo Urushalima, ’yan’uwa suka karɓe mu da murna.
18
Kashegari Bulus da sauranmu muka tafi domin mu ga Yaƙub, dukan dattawan kuwa suna nan.
19
Bulus ya gaishe su ya kuma ba su rahoto dalla-dalla a kan abin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurin aikinsa.
20
Da suka ji haka, sai suka yabi Allah. Sa’an nan suka ce wa Bulus, “Ka gani ɗan’uwa, yawan dubban Yahudawan da suka gaskata, kuma dukansu masu himma ne a wajen bin doka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options