Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:23-24

Ayyukan Manzanni 20:23-24

23
Na dai san cewa a kowace birni Ruhu Mai Tsarki yakan gargaɗe ni cewa kurkuku da shan wuya suna jirana.
24
Amma ni ban ɗauki raina a bakin kome ba, in dai zan iya gama tserena in kuma kammala aikin da Ubangiji Yesu ya ba ni aikin shaida bisharar alherin Allah.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options