Skip to content
Ayyukan Manzanni 20:22-23

Ayyukan Manzanni 20:22-23

22
“Yanzu kuma Ruhu ya tilasta ni, za ni Urushalima, ba tare da sanin abin da zai faru da ni a can ba.
23
Na dai san cewa a kowace birni Ruhu Mai Tsarki yakan gargaɗe ni cewa kurkuku da shan wuya suna jirana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options