Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:6-8

Ayyukan Manzanni 2:6-8

6
Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
7
Cike da mamaki, suka yi tambaya suna cewa, “Ashe, duk waɗannan mutane masu magana ba Galiliyawa ba ne?
8
To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options