Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:5-6

Ayyukan Manzanni 2:5-6

5
To, a Urushalima akwai Yahudawa masu tsoron Allah, daga kowace ƙasa a duniya.
6
Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options