Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:46-47

Ayyukan Manzanni 2:46-47

46
Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya,
47
suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options