Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:34-36

Ayyukan Manzanni 2:34-36

34
Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
35
sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’
36
“Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options