Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:34-36

Ayyukan Manzanni 2:34-36

34
Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
35
sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’
36
“Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options