Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:31-32

Ayyukan Manzanni 2:31-32

31
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba.
32
Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options