Skip to content
Ayyukan Manzanni 2:30-32

Ayyukan Manzanni 2:30-32

30
Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
31
Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba.
32
Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options